IQNA - Shamsuddin Hafiz, mai kula da babban masallacin birnin Paris, ya yi kira ga musulmi da sauran bakin haure da su hana jam'iyyar masu tsattsauran ra'ayi karkashin jagorancin Marine Le Pen nasara ta hanyar shiga zaben Faransa.
Lambar Labari: 3491433 Ranar Watsawa : 2024/06/30
Tehran (IQNA) Matakin da wata kungiya ta Turai ta dauka na nuna wata talla ta hanyar amfani da hoton mata masu lullubi ya haifar da martani mai zafi daga masu tsatsauran ra’ayi a Faransa.
Lambar Labari: 3488563 Ranar Watsawa : 2023/01/26
Tehran (IQNA) Wasu masana na kallon lamarin kona kur'ani da tozarta wurare masu tsarki na Musulunci a kasashen yammacin duniya a matsayin wata alama ta ruhin fifikon da ya rage daga lokacin mulkin mallaka.
Lambar Labari: 3488555 Ranar Watsawa : 2023/01/25